Farashin Mai na Dab da Faduwa – NNPC

Shugaban Ma'aikatan Kamfanin Matatar Man Fetur na Najeriya (NNPC), Mele Kyari, a ranar Alhamis, ya kwantar da hankalin...

Likitan da Aka Zarga da Dirkawa Marasa Lafiya Ciki ya Rasa Ransa a Hatsarin Jirgin Sama

Wani likita, Morris Wortman da ke zaune a Rochester, New York, Amurka, ya rasa ransa a jirgin gwajin...

Innalillahi wa inna ilayhi rajiun: Kawu Mala na Shirin Dadin Kowa ya Kwanta Dama

Allah ya yi wa jarumin masana'antar Kannywood Aminu Mai Khamis, wanda ya yi fice a Mai Mala ko Kawu Mala na shiri mai dogon zango 'Dadin Kowa ' na...

Kannywood:Yadda aka sha shagalin auren Tijjani Asase

- Jarumi Tijjani Abdullahi Asase, na masana'antar Kannywood ya shiga sahun maza masu mata biyu da ke Kannywood, a ranar 4 ga watan Maris na wannan shekarar - An ruwaito...

Nishadi

Wasanni

Masu Tashe

Farmakin Jirgin Abj-Kd: Kwamandan ISWAP na Shirin Auren Fasinja Mai Shekaru 21, Hadimin Gumi

Tukur Mamu, hadimin fitaccen malamin addinin Islama mazaunin jihar Kaduna, Dr Ahmad Gumi, yace babban kwamandan ISWAP da suka sace fasinjojin jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna yana shirin auren daya daga cikin wadanda suka yi garkuwa da su.

2023: ‘Yan Najeriya Masu Son Shan Ukuba ne Zasu Zabi APC, Tsohon Minista

Tsohon ministan wasanni, Malam Bolaji Abdullahi yace 'yan Nigeria...

China ta kirkiri na’urar aika sumba (kiss) ga masoyan da ba garinsu daya ba

Wani dan China ya fara kirkirar wata na’ura wacce...

An kwashi ‘yan kallo yayin ceto budurwa daga masu safarar mata zuwa Saudiyya kwadago

An kwashi ‘yan kallo a filin jirgin Jomo Kenyatta...

Sakamakon Zabe Ya Fara Bayyana: Najeriya na Dab da Samun Sabon Ango

Sakamakon zaben shugaban kasa na 'yan majalisun tarayya sun...

Kai Tsaye: Yadda Ake Fafatawa Tsakanin Tinubu, Atiku, Kwankwaso da ‘Yan Takara 15 a Zaben 2023

'Yan Najeriya a yau za su garzaya rumfunan zabe...

‘Yan Bindiga Sun Kai Harin Kwantan Bauna, Sun Sheke Soji 2, 5 Sun Jigata

Katsina - Wasu da ake zargin 'yan bindiga ne...

Mutane da Al'adu

Basaraken da Yafi Kowanne Dadewa a Afirka Ya Kwanta Dama Yana da Shekaru 64 a Karagar Mulki

Kjay Jedy-Agba, ɗan Davies-Agba ne ya sanar da mutuwarsa...

Da Ciwo a ce Al’ada ta Kangeni Daga Ganawa da Mahaifiyata ~ Basarake

Oore na Otun cikin Karamar Hukumar Moba na Jihar...

Manyan Dalilan da Yasa Matasan Yanzu Basa Iya Zamantakewar Aure – Fasto

Fitaccen Faston Najeriyan nan sanan wanda ya kafa kuma...

Yana da Kyau ka Koyi Daukar Kaddara, Tsohuwar Matar Hakimi ta Magantu

Hiba Abouk, tsohuwar matar dan kwallon kafar Paris Saint-Germain,...

Kasashen Waje

Likitan da Aka Zarga da Dirkawa Marasa Lafiya Ciki ya Rasa Ransa a Hatsarin Jirgin Sama

Wani likita, Morris Wortman da ke zaune a Rochester,...

Duk Wata Ana Biyana Sama da N860k – Matar Da ke Sharar Titi a Turai

Wata mata da ke shara a Turai ta dauki...

Sini (China) ta ci Kamfanin Barkwanci Tarar N1b (14.7m Yuan) Bisa Wasan Izgili ga Rundunar Soji

Kasar Sini(China) ranar Laraba ta ci wani kamfanin barkwanci...

Siyasa

Farashin Mai na Dab da Faduwa – NNPC

Shugaban Ma'aikatan Kamfanin Matatar Man Fetur na Najeriya (NNPC),...

Anyi Garkuwa da Shugabannin APC Mata a Kan Hanyar Dawowa Daga Rantsar da Gwamna

An yi garkuwa da shugabannin mata guda biyu na...

Gudun Barkewar Rikici ya Hana ni Halartar Bikin Ranstar da Abba Gida-Gida – Ganduje

Gwamnan mai barin Gado na Jihar Kano, Abdullahi Umar...

Gidajen Mai Sun Cika Makil Bayan Tinubu ya Sanar da Cire Tallafi

Gidajen a Legas na fuskantar dogayen layika awanni kadan...

Finance

Marketing

Politics

Travel

Labarai

Farashin Mai na Dab da Faduwa – NNPC

Shugaban Ma'aikatan Kamfanin Matatar Man Fetur na Najeriya (NNPC), Mele Kyari, a ranar Alhamis, ya kwantar da hankalin 'yan Najeriya kan tsoron cigaba da...

Likitan da Aka Zarga da Dirkawa Marasa Lafiya Ciki ya Rasa Ransa a Hatsarin Jirgin Sama

Wani likita, Morris Wortman da ke zaune a Rochester, New York, Amurka, ya rasa ransa a jirgin gwajin da ya yi hatsari a harabar...

Anyi Garkuwa da Shugabannin APC Mata a Kan Hanyar Dawowa Daga Rantsar da Gwamna

An yi garkuwa da shugabannin mata guda biyu na jam'iyyar APC a wajen Manini na karamar hukumar Birnin Gwari kan hanyarsu na dawowa daga...

Gudun Barkewar Rikici ya Hana ni Halartar Bikin Ranstar da Abba Gida-Gida – Ganduje

Gwamnan mai barin Gado na Jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana dalilin da yasa bai je rantsar da Gwamna Abba Kabir Yusuf ba. Ya...

Yadda ‘Yan Najeriya Suka Tafka Asarar N1.5 triliyan Cikin Shekaru 6

Bayanan Hukumar Inshora ta Najeriya (NAICOM) sun bayyana, 'yan Najeriya sun tafka asarar sama da N1.5 triliyan a shekaru shida da suka shude. Tarihi ya...

Daga Hawa Mulki, Abba Gida-Gida ya Fatattaki Ma’aikatan Ganduje Gami da Kwace Wasu Kadarori

Gwamna Abba Kabir Yusuf na Jihar Kano ( wanda aka fi sani da Abba Gida-Gida) ya kori wasu ma'aikatan gwamnati da tsohon Abdullahi Ganduje...